Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Nijar

Kungiyar kwallon kwando ta maza ta Nijar, ita ce kungiyar Nijar da take wakiltar Nijar a wasannin kasa da kasa. Kungiyar Tarayyar Nigérienne de Basket-Ball (FENIBASKET) ce ke gudanar da ita. [1]

Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Nijar
Bayanai
Iri national sports team (en) Fassara
Ƙasa Nijar

Nijar ta yi fice a gasar kwallon Kwando ta Afirka a shekarar 1968, lokacin da Nijar ta kare a matsayi na 8 bayan da ta doke Cote d'Ivoire da ci 73–62.

Rikodin gasa gyara sashe

Wasannin Olympics na bazara gyara sashe

Tukuna ba ta samu cancanta shiga ba.

Gasar cin kofin duniya gyara sashe

Tukunna ba ta samu cancantar zuwa ba.

Gasar Cin Kofin Afrika FIBA gyara sashe

Shekara Matsayi Gasar Mai watsa shiri
1968 8 FIBA Gasar Cin Kofin Afirka 1968 Casablanca, Morocco

Wasannin Afirka gyara sashe

Tukunna ba ta samu cancantar zuwa ba.

Fitattun 'yan wasa gyara sashe

Fitattun 'yan wasan Nijar na yanzu:Template:FIBA roster header Template:FIBA player

|}


Legend
  • Club – describes current club
  • Age – describes age on 15 May 2017

|}

Duba kuma gyara sashe

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe

Manazarta gyara sashe

  1. FIBA National Federations – Niger Archived 2016-03-04 at the Wayback Machine, fiba.com, accessed 26 January 2014.