Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Nijar
Kungiyar kwallon kwando ta maza ta Nijar, ita ce kungiyar Nijar da take wakiltar Nijar a wasannin kasa da kasa. Kungiyar Tarayyar Nigérienne de Basket-Ball (FENIBASKET) ce ke gudanar da ita. [1]
Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Nijar | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | national sports team (en) |
Ƙasa | Nijar |
Nijar ta yi fice a gasar kwallon Kwando ta Afirka a shekarar 1968, lokacin da Nijar ta kare a matsayi na 8 bayan da ta doke Cote d'Ivoire da ci 73–62.
Rikodin gasa gyara sashe
Wasannin Olympics na bazara gyara sashe
Tukuna ba ta samu cancanta shiga ba.
Gasar cin kofin duniya gyara sashe
Tukunna ba ta samu cancantar zuwa ba.
Gasar Cin Kofin Afrika FIBA gyara sashe
Shekara | Matsayi | Gasar | Mai watsa shiri |
---|---|---|---|
1968 | 8 | FIBA Gasar Cin Kofin Afirka 1968 | Casablanca, Morocco |
Wasannin Afirka gyara sashe
Tukunna ba ta samu cancantar zuwa ba.
Fitattun 'yan wasa gyara sashe
Fitattun 'yan wasan Nijar na yanzu:Template:FIBA roster header Template:FIBA player
|}
- Legend
- Club – describes current club
- Age – describes age on 15 May 2017
|}
Duba kuma gyara sashe
- Kungiyar kwallon kwando ta mata ta Nijar
- Tawagar kwallon kwando ta kasa ta Nijar ta kasa da shekaru 19
- Kungiyar kwallon kwando ta kasa ta Nijar ta kasa da kasa da shekaru 17
- Tawagar kasar Nijar 3x3
Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe
- Rikodin Kwando na Nijar Archived 2016-03-04 at the Wayback Machine a Taskar FIBA
- Yanar Gizo na hukuma
Manazarta gyara sashe
- ↑ FIBA National Federations – Niger Archived 2016-03-04 at the Wayback Machine, fiba.com, accessed 26 January 2014.