Kungiyar Kwallon Hannu ta Mata ta DR Congo
Kungiyar kwallon hannu ta mata ta Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo, ita ce kungiya ta kasar Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo ta kwallon hannu. Hukumar kwallon hannu ta Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo ce take tafiyar da ita, kuma tana shiga gasar kwallon hannu ta kasa da kasa.
Kungiyar Kwallon Hannu ta Mata ta DR Congo | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | women's national handball team (en) |
Ƙasa | Jamhuriyar dimokuradiyya Kwango |
Aiki | |
Bangare na | Democratic Republic of the Congo Handball Federation (en) |
fehandcd.webnode.fr |
Sakamako gyara sashe
Gasar Cin Kofin Duniya gyara sashe
- 2013-20 ga
- 2015-24 ga
- 2019-20 ga
Gasar Cin Kofin Kasashen Afirka gyara sashe
- 1992 - 8th (kamar Zaire)
- 2002-8 ta
- 2004-7 ga
- 2006-6 ga
- 2008-5 ta
- 2010-8 ga
- 2012 - 3rd
- 2014 - 2nd
- 2016-8 ta
- 2018 - 3rd
- 2021-6 ga
Tawagar gyara sashe
Squad don Gasar Kwallon Hannu ta Mata ta Duniya na 2019 . [1]