Goma (birni)

birnin a Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo

Goma (lafazi : /goma/) birni ne, da ke a ƙasar Jamhuriyar dimokuradiyya Kwango. Shi ne babban birnin lardin Kivu ta Arewa. Goma yana da yawan jama'a 1,100,000, bisa ga jimillar a shekara ta 2012. An gina birnin Goma a ƙasar shekara ta sha tara.

Goma


Wuri
Map
 1°40′46″S 29°14′01″E / 1.6794°S 29.2336°E / -1.6794; 29.2336
Ƴantacciyar ƙasaJamhuriyar dimokuradiyya Kwango
Province of the Democratic Republic of the Congo (en) FassaraNorth Kivu (en) Fassara
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 249,862 (2005)
• Yawan mutane 3,322.63 mazaunan/km²
Labarin ƙasa
Yawan fili 75.2 km²
Birnin Goma ta tabkin Kivu.
Birnin Goma - Arewa da Jibi
filin daukan jirgin sama na goma
wasu matasa a goma
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta gyara sashe