Aliyu Isah Nata mawaki ne haifaaffen jihar katsina,fasihin mawaki ne Kuma matashi wanda yake da masoya a sassan Nijeriya gaba daya.

Rayuwar sa

gyara sashe

An haifi Aliyu a cikin garin katsina anan ya girma yayi karatun sa tun daga matakin firamare zuwa sakandiri har kwalejin, yayi firamare a kofar ruwa firamare school sannan yai sakandiri a Gdss Ahmad Mubarak sakandiri school , daga Nan ya shiga kwalejin horar da malamai ta jihar katsina anan ya Yi NCE.

Fara waka

gyara sashe

Aliyu yace tun yana karami yake da burin yin Waka domin ya isar da sako ga duniya, wakar da ta fito dashi itace wakar AURE MARTABA.daga nan yai wakoki da dama.

Daukakar sa

gyara sashe

Aliyu yayi wakokin da dama Amma yace sanadin daukakarsa ita ce wakar da yayi ta AURE MARTABA. Da sauran fitattun wakokin sa da yayi.

yayi aure a shekarar 2021 a watan ugusta 21 ga watan sunan amaryarsa ZAINAB SULAIMAN, a yanzun haka ta haihu inda ta Haifa masa yaro namiji sunan yaron MUHAMMAD ALIYU ISA NATA. Suna zaune cikin aminci .

wakokin sa

gyara sashe
  1. Ummanah
  2. Asma,u diyar Abu total
  3. Zainabu abuwa
  4. Aure MARTABA
  5. Dare namiji aure
  6. godiya
  7. Ina sonki
  8. dadin rayuwa
  9. Hayatu mu,azu
  10. habu sarki
  11. Aishatul humaira
  12. Bege
  13. Dan sanda
  14. Hayatu mu,azu

[1][2][3]

Manazarta

gyara sashe
  1. https://www.dw.com/ha/tarihin-mawaki-aliyu-haidar-da-tasirin-baitukan-wakokinsa/av-56807992https://fimmagazine.com/me-ya-sa-mawa%C6%99i-aliyu-nata-ya-yi-kuka-a-lokacin-bikin-auren-sa-da-zee-fulani/
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-07-11. Retrieved 2023-07-11.
  3. https://www.dw.com/ha/tarihin-mawaki-aliyu-haidar-da-tasirin-baitukan-wakokinsa/av-56807992