Aishah bint Abi Bakr
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Aisha bint Abi Bakr Allah ya qara mata yarda, ta kasance Matar Annabi ce kuma 'ya ce a wajen aminin sa abubakar saddiq R'A tana cikin mutanen da annabi muhammad (s.a.w) wadda yafi so a zuciyar sa sannan ita kadai ce yarinya budurwa a cikin matansa