Wilson Edgar Pereira Alegre (an haife shi a ranar 22 ga watan Yuli a shekarar 1984 a Huambo) shi ne mai tsaron ragar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Angola wanda a halin yanzu yake taka leda a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Libolo.[1]

Wilson Alegre
Rayuwa
Haihuwa Huambo, 22 ga Yuli, 1984 (39 shekaru)
ƙasa Angola
Karatu
Harsuna Portuguese language
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Imortal DC (en) Fassara2004-2007510
Clube Desportivo Portosantense (en) Fassara2007-2008230
G.D. Chaves (en) Fassara2008-2009160
C.R. Caála (en) Fassara2009-2009110
  Angola national football team (en) Fassara2010-
Clube Desportivo Primeiro de Agosto (en) Fassara2010-201190
Atlético Petróleos Luanda (en) Fassara2011-2011
Clube Desportivo Primeiro de Agosto (en) Fassara2012-2012
G.D. Interclube (en) Fassara2013-2013
S.L. Benfica (en) Fassara2014-2014
Académica Petróleos do Lobito (en) Fassara2015-2015
Progresso da Lunda Sul (en) Fassara2016-2016
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga
Tsayi 184 cm

Sana'a gyara sashe

Wilson ya buga wa Recreativo Caála wasa tun a shekarar 2008, kuma tun daga lokacin ya kasance lamba 1.[2]

Ayyukan kasa da kasa gyara sashe

Har ila yau Wilson ya samu buga wa tawagar kwallon kafar Angola wasa a farkon shekarar 2010 a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta shekarar 2010.[3]

An kuma saka shi a gasar cin kofin Afrika ta shekarar 2010 tare da wasu masu tsaron gida Lamá da Carlos.[4]

Manazarta gyara sashe

  1. Girabola. "Página Não Encontrada | Girabola" . www.girabola.com (in European Portuguese). Retrieved 2017-07-27.
  2. Wilson at Footballdatabase
  3. "Wilson" . National-Football-Teams.com .
  4. Wilson Alegre Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.