Felicia Eze

Dan kwallo ne a Najeriya

Felicia Eze (An haife ta a ranar 27 Satumba a shekara ta 1974 – 31 Janairu 2012)[1] yar wasan ƙwallon ƙafa ta mata ta Najeriya ce.[2] Ta buga wa Najeriya gasar Olympics ta lokacin zafi a shekarar 2004.[3]Felicia Eze ta rasu ne a ranar 31 ga watan Janairun 2012 a jihar Anambra bayan gajeriyar rashin lafiya, tana da shekaru 37.[4] [5]

Felicia Eze
Rayuwa
Haihuwa Anambra, 27 Satumba 1974
ƙasa Najeriya
Mutuwa Anambra, 31 ga Janairu, 2012
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Harshen Ibo
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Duba kuma gyara sashe

  • Kwallon kafa a Gasar Olympics ta bazara ta 2004[6][7]

Manazarta gyara sashe

  1. "NFF mourns Felicia Eze, condoles Egyptian FA". kickoff.com. Retrieved 7 February 2012.
  2. Felicia Eze at FIFA (archived)
  3. Felicia Eze Olympic Results". sports-reference.com Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 7 February 2012.
  4. "NFF mourns Felicia Eze, condoles Egyptian FA". kickoff.com. Retrieved 7 February 2012. "Super Falcons Star Dies". vanguardngr.com. Retrieved 7 February 2012.
  5. "Super Falcons Star Dies". vanguardngr.com. Retrieved 7 February 2012.
  6. ^ "Felicia Eze Olympic Results". sports-reference.com. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 7 February 2012.
  7. Felicia Eze at Olympedia