Emmanuel Daniel (Ɗan ƙwallon ƙafa)

Dan Wasan kungiyar Kwallon Kafa ta Najeriya

Emmanuel Shinkut Daniel (an haife shi ranar 17 ga watan Disamban shekarar 1993) golan ƙwallon ƙafa ne na Najeriya wanda ya wakilci Najeriya a Gasar Wasannin yankin Afirka na shekarar 2015 da Gasar Olympics na bazara na shekarar 2016.[1]

Emmanuel Daniel (Ɗan ƙwallon ƙafa)
Rayuwa
Haihuwa 17 Disamba 1993 (30 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Orlando Pirates FC-
Lobi Stars F.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga
Nauyi 88 kg
Tsayi 174 cm
Emmanuel Shinkut Daniel tare da ƴan kungiyar su

Ayyukan ƙasa da ƙasa

gyara sashe

Daniel ya samu kiransa na farko zuwa babbar ƙungiyar kasar Najeriya domin buga wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta shekarar 2018 da kasar Zambia a cikin watan Oktoban shekarar 2016.

Girmamawa

gyara sashe

Najeriya U23

  • Lambar tagulla ta Olympic: shekarar 2016

Manazarta

gyara sashe