Amodou Abdullei

Dan Wasan kungiyar Kwallon Kafa ta Najeriya

Amodou Abdullei (an haife shi 20 Disamba 1987) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan Najeriya-Jamus wanda ke buga wasan gaba.[1]

Amodou Abdullei
Rayuwa
Haihuwa Kano, 20 Disamba 1987 (36 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
SV Eintracht Trier 05 (en) Fassara-2007
  SSV Ulm 1846 Fußball (en) Fassara2007-200891
  SSV Ulm 1846 Fußball (en) Fassara2008-2009111
  TSG Thannhausen (en) Fassara2008-200820
K.S.K. Beveren (en) Fassara2010-2010113
F91 Dudelange2010-2012104
  Borussia Neunkirchen (en) Fassara2012-2013
  SV Mehring (en) Fassara2014-2014137
U.N. Käerjeng '97 (en) Fassara2014-2015116
Cihangir GSK (en) Fassara2015-20161710
CS Grevenmacher (en) Fassara2017-2018
  TuS Koblenz (en) Fassara2018-20205020
  VfR Aalen2020-2020
SV Eintracht Trier 05 (en) Fassara2020-202175
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Tsayi 190 cm

Sana'ar kwallo

gyara sashe

Farkon aiki a Jamus Abdullei mai shekaru 17 ya bar makarantar horar da kwallon kafa a Najeriya zuwa Norway kafin ya koma kungiyar SV Eintracht Trier 05 ta kasar Jamus inda ya taka leda a gasar Bundesliga ta 'yan kasa da shekara 19 a kakar 2005–06.[2] Ya koma SSV Ulm 1846 a cikin Yuli 2007, [3] zuwa TSG Thannhausen a cikin Fabrairu 2008 [4] amma a cikin Nuwamba 2008, ya dawo SSV Ulm.[5][6] A watan Mayun 2009, an sanar da Abdullei zai bar kulob din.[7]

Manazarta

gyara sashe