Agadez, a baya ana cewa Agadès,[1] shine birni na biyar mafi girma a Jamhuriyar Nijar da yawan jama'a 110,497 a ƙidayar 201.[2] kuma shine babban birnin Yankin Agadez, yana a hamadar Sahara, kuma shi ne dai babban birnin Aïr, wani birni na ƴan ƙabilar, Abzinawa. Birnin na da killatattun wuraren tarihi na hukumar UNESCO.

Agadez


Wuri
Map
 16°58′20″N 7°59′27″E / 16.9722°N 7.9908°E / 16.9722; 7.9908
JamhuriyaNijar
Yankin NijarYankin Agadez
Department of Niger (en) FassaraTchirozérine (sashe)
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 110,497 (2012)
Labarin ƙasa
Altitude (en) Fassara 520 m
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Agadez.
Kofar shiga akan RN25, Agadez
wani buzu a agadez
Babban masallacin Agadez kenan
Niger, Agadez (09), Sidi Kâ bakery

Manazarta gyara sashe

  1. "Chisholm, Hugh, ed. (1911). "Air" . Encyclopædia Britannica. 1 (11th ed.). Cambridge University Press. p. 442.
  2. "Annuaires_Statistiques" (PDF). Institut National de la Statistique du Niger. Retrieved 2 May 2013.

Wikimedia Commons on Agadez