1956 Zaɓen Majalisar Yankunan Kamaru

A ranar 23 ga Disamban 1956 ne aka gudanar da zaben ‘yan majalisar dokoki a kasar Kamaru .Sakamakon ya kasance nasara ga Tarayyar Kamaru,wadda ta lashe kujeru 30 daga cikin 70 na Majalisar Yankin.Yawan masu jefa kuri'a ya kai kashi 41.4%.Template:Election results

Infotaula d'esdeveniment1956 Zaɓen Majalisar Yankunan Kamaru
Iri zaɓe
Kwanan watan 23 Disamba 1956
Ƙasa Kameru
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.